Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Matsalolin da ilimin 'yaya mata ke fuskanta a kasaseh masu tasowa (2)

Wallafawa ranar:

Albarkacin bikin ranar mata ta duniya, shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' tare da Bashir Ibrahim idris ya yi dubi ne da ilimin 'yaya mata da kuma matsalolin da ya ke fuskanta a Najeriya. A wannan shirin, ya leka jihar Kaduna ne, don jin irin tsare-tsaren da hukumomi ke yi don inganta ilimin 'yaya mata, musamman ma a yanayi na rashin tsaro wanda yake sanyaya gwiwar iyaye wajen aikewa da 'yayansu mata makaranta.

Wasu daga cikin daliban makarantar Jangebe da 'yan bindiga suka taba sacewa a Zamfara.
Wasu daga cikin daliban makarantar Jangebe da 'yan bindiga suka taba sacewa a Zamfara. AP - Sunday Alamba
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.