Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Matakin hukumomin Najeriya na sanya tatsuniyoyi a manhajar Ilimi 2/2

Wallafawa ranar:

Shirin al'adu na wannan mako tare da Mahaman Salissou Hamissou ya dora kan na makon jiya game da yadda hukumomin Ilimi a Najeriya suka amince da shigar da Tatsuniyoyi cikin manhajar Ilimin kasar, dai dai lokacin da tatsuniyoyin ke kokarin gushewa tsakanin hausawa duk da kasancewar su wani bangare na al'adun Hausawa.

Wasu yara daliban makarantar boko a Najeriya.
Wasu yara daliban makarantar boko a Najeriya. Thomson Reuters Foundation/Kieran Guilbert
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.