Al'adun Gargajiya
Matakin hukumomin Najeriya na sanya tatsuniyoyi a manhajar Ilimi 2/2
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:26
Shirin al'adu na wannan mako tare da Mahaman Salissou Hamissou ya dora kan na makon jiya game da yadda hukumomin Ilimi a Najeriya suka amince da shigar da Tatsuniyoyi cikin manhajar Ilimin kasar, dai dai lokacin da tatsuniyoyin ke kokarin gushewa tsakanin hausawa duk da kasancewar su wani bangare na al'adun Hausawa.