Hukumar Kula da wutar lantarki a Najeriya ta sanar da cire tallafin da gwamnati ke zubawa a bangaren samar da wutar ga wasu mutane, abinda ya shafi farashin wutar.
Talla
Tuni jama’a da kungiyoyin kwadago da kuma masu masana’antu suka bara dangane da matakin da kuma abinda suka kira illar dake iya biyo baya.
Malam Abba Terab, babban jami’i a hukumar ya yiwa Bashir Ibrahim Idris bayanin matakin da aka dauka a tattaunawar da suka yi a kai.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu