Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Dakta AbdulHakeem Garba Funtua kan ziyarar Blinken a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:35
Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken na ci gaba da ziyarar wasu kasashen Afirka da suka hada da Cape Verde da Cote d'Ivoire da Najeriya da kuma Angola.
Talla
Da yammacin ranar Talata Blinken ya gana da shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu dangane da bukatar hadin kan kasashen biyu.
Dangane da wannan ziyarar da kuma tasirinta, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Abdulhakeem Garba Funtua na Babbar kwalejin Fasaha ta Kaduna.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu