Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Umar Saleh Gwani kan rawar da kafafen sada zumunta ke takawa a rikicin Gaza

Wallafawa ranar:

Yau ake cika wata guda da harin da kungiyar Hamas ta kai kan Isra’ila wanda yayi sanadiyar barkewar yakin da yanzu haka ya lakume rayukan Falasdinawa sama da dubu 10 da kuma Yahudawa kusan 2,000, cikin su harda sojoji sama da 300. Kafofin sada zumunta sun taka gagarumar rawa wajen fadakar da jama’a  kan yadda yakin ke gudana, da suka hada da  labaran karya. 

Wani ke nan da ke gudanar da aikin neman wadanda burbuzan gini suka danne bayan harin Isra'ila.
Wani ke nan da ke gudanar da aikin neman wadanda burbuzan gini suka danne bayan harin Isra'ila. AFP - YASSER QUDIH
Talla

Dangane da haka ne Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin harkokin sadarwar zamani Malam Umar Saleh Gwani.

Ku danna alamar sauti don sauraron zantawar tasu..... 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.