Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

MDD da sauran kasashe sun gaza wajen warware sabon rikicin Gabas ta Tsakiya

Wallafawa ranar:

Majalisar Dinkin Duniya da kuma manyan kasashen duniya sun gaza cimma tsagaita wuta a yakin da ake ci gaba da fafatawa tsakanin Isra’ila da kungiyar Hamas, wanda yanzu haka ya zarce kwanaki 12. 

Wasu rukunin gidaje da harin Isra'ila ya shafa a Jabalia dake arewacin Gaza. 11/101/23
Wasu rukunin gidaje da harin Isra'ila ya shafa a Jabalia dake arewacin Gaza. 11/101/23 REUTERS - STRINGER
Talla

 

Alkaluma sun bayyana cewar ya zuwa wannan lokaci an hallaka akalla mutane 5,000 a yakin. 

Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin siyasar Gabas ta Tsakiya, Dr Elharun Muhammed na Babbar kwalejin Fasaha ta Kaduna, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.