Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Muhammad Bashir kan halin da daliban Najeriya ke ciki a Sudan

Wallafawa ranar:

Dalibai ‘yan Najeriya da ke makale a Sudan na ci gaba da kiraye-kirayen a yi gaggawar kwashe su daga kasar mai fama da rikici, wanda ya barke yau fiye da mako guda. Rahotanni sun ce a halin da ake ciki, fada tsakanin dakaru masu biyayya ga babban hafsan sojin Sudan, Abdel Fattah al-Burhan, da wadanda ke goyon bayan mataimakinsa, Mohamed Hamdan Daglo ya rutsa da kimanin daliban Najeriyar dubu 4000.

Nura Ado Suleiman yayin tattaunawa da Muhammad Bashir shugaban kungiyar daliban Najeriya da ke karatu a kasashen ketare.
Nura Ado Suleiman yayin tattaunawa da Muhammad Bashir shugaban kungiyar daliban Najeriya da ke karatu a kasashen ketare. © RFI Hausa/Isma'il Karatu Abdullahi
Talla

Kan wannan batu ne Nura Ado Suleiman ya tattauna da shugaban kungiyar daliban Najeriya da ke karatu a kasashen ketare Muhammad Bashir. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.