Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Abdulkair Suleiman kan rincabewar rikicin Sudan

Wallafawa ranar:

Majalisar Dinkin Duniya tace mutane sama da 400 suka mutu ya zuwa wannan lokaci a rikicin kasar Sudan, yayin da sama da 3,500 suka samu raunuka daban daban. 

Yadda hayaki ya mamaye filin jirgin sama na tarmac da ke birnin Khartoum, na kasar Sudan.
Yadda hayaki ya mamaye filin jirgin sama na tarmac da ke birnin Khartoum, na kasar Sudan. via REUTERS - ABDULLAH ABDEL MONEIM
Talla

Majalisar ta kuma kara da cewa daga cikin mutanen da suka mutu akwai yara kanana guda 9, bayan sama da 50 da suka jikkata. 

Dangane da tabarbarewar wannan rikici, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Abdulkair Muhammad Suleiman, masanin siyasar Sudan dake Jami’ar Abuja, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.