Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Tukur Abdulkadir kan sabon rikicin da ya barke a Sudan

Wallafawa ranar:

Kungiyoyi da kuma kasashen duniya na ci gaba da yin kira ga shugabannin rundunonin soji biyu da ke fada da juna a kasar Sudan, a daidai lokacin da alkalumma ke tabbatar da cewa an kashe gwamman mutane a wannan rikici da ya faro a ranar asabar da ta gabata. 

Wani yankin Khartoum babban birnin kasar Sudan, bayan kazamin fadan da ya barke tsakanin sojojin kasar da dakarun runduna ta musamman da aka fi sani da RSF.
Wani yankin Khartoum babban birnin kasar Sudan, bayan kazamin fadan da ya barke tsakanin sojojin kasar da dakarun runduna ta musamman da aka fi sani da RSF. © AFP
Talla

Domin jin yadda masana ke kallon wannan rikici, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Dr Tukur Abdulkadir, malami a jami’ar jihar Kaduna a Najeriya, kuma masani a game da siyasar kasar ta Sudan, ga kuma zantawarsu. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.