Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Abdullaye : Game da zanga-zangar Hausawa a Sudan

Wallafawa ranar:

Daruruwan al’ummar Hausawa ne suka gudanar da zanga-zanga a birane daban-daban na kasar Sudan, inda suke neman a yi musu adalci bayan barkewar rikicin kabilanci da ya yi sanadiyar kashe musu mutane da dama a yakin kogin Nilu.

Hausawan sun ce dole ne a dauke su tamkar cikakkun 'yan kasa a Sudan.
Hausawan sun ce dole ne a dauke su tamkar cikakkun 'yan kasa a Sudan. REUTERS - EL TAYEB SIDDIG
Talla

Akalla mutane 79 suka mutu, wasu 199 suka samu raunuka bayan barkewar rikicin tsakanin Hausawa da 'yan kabilar Barti Larabawa  a ranar Litinin din makon jiya.

Malam Umar Hamza Abdullaye na daga cikin wadanda suka halarci zanga-zangar kuma ya yi wa Bashir Ibrahim Idris karin bayani.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.