Kasashe masu albarkatun man fetur da iskar gaz da kuma wakilan kamfanoni da dama da ke da kwarewa a wannan fanni suka halarci babban taro game da makamashi wanda ke gudana a birnin Abuja na tarayyar Najeriya.
Talla
Alhaji Zouberou Ma’azou, shi ne Sakataren Ma’aikatar man fetur a Jamhuriyar Nijar, kuma daya daga cikin mahalarta wannan taro na birnin Abuja, ya yi wa Abdoulkarim Ibrahim Shikal karin bayani a game da sakon da Nijar ke dauke da shi zuwa ga mahalarta wannan taro.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu