Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Yahaya Makaho kan tasirin Mawaka a zaben Najeriya

Wallafawa ranar:

A yayin da ake shirin gudanar da zaben shugabancin kasar tarayyar Najeriya a gobe Assabar, da kasshen duniya suka karkata hankullansu a kai  cike da fatan ganin an  gudanar da shi cikin tsanaki da kwanciyar hankali, a wannan lokaci da kasar ke tattare da matsaloli kala kala, da suka hada da na siyasa da tattalin ariziki da tsaro. 

Wasu masu kada kuri'u yayin zaben shugaban kasa Najeriya na 2015.
Wasu masu kada kuri'u yayin zaben shugaban kasa Najeriya na 2015. © AP
Talla

Mawaka a arewacin kasar na taka muhimmiyar rawa wajen tallata yan takara,  ba tare da la’akarin da cancanta ko rashin ta ba.  

A tattaaunawar  da Mahaman Salisu Hamisu ya yi da shi,  Malam Yahaya Makaho daya daga cikin shahararun masu wakan fadakarwa a Jihar Kano ya yi mana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.