Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Malam Marwan Yakasai kan taron yanayi na COP27 a Masar
Wallafawa ranar:
Kunna - 05:01
Bayan Kammala taron sauyin yanayi a Netherlands, masana da kungiyoyi tare da jami‘an gwamnatoci na halartar wani taro a kasar Masar domin share fagen taron COP27 a watan Nuwamba. Sai da shugabannin Afirka sun bayyana korafi kan yadda shugabannin kasashen Yammacin duniya suka kauracewa taron na Netherlands. kan hakan ne Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Malam Marwan Yakasai, masanin al’amuran muhalli a Najeriya, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.