Faransa za ta taimakawa Najeriya wajen yaki da dumamar yanayi
Gwamnatin Faransa ta yunkura wajen tallafa wa Najeriya yaki da dumamar yanayi tare da alkinta muhalli ta hanyar kyautata samar da makamashi mara illa ga al’umma a kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:03
Talla
Wannan ya sa kasar Faransa ta samar da kudin da ya kai har Yuro milyan 100 domin gudanar da wannan aiki.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Muhammad kabir Yusuf
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu