Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Khalifa Dikwa kan sanarwar sojoji na samun nasara kan Boko Haram da ISWAP

Wallafawa ranar:

Shalkawatar tsaro ta Najeriya ta ce jami’anta da ke aikin a karkashin Operation Hadin Kai, ta kasahe mayakan Boko Haram da ISWAP 42 a cikin makonni biyu da suka gabata a shiyar arewa maso gabashin kasar.

Sojojin Najeriya na murnar nasarar da suka samu bayan kwato yankunansu daga hannun Boko Haram a shekarar 2015.
Sojojin Najeriya na murnar nasarar da suka samu bayan kwato yankunansu daga hannun Boko Haram a shekarar 2015. Getty Images
Talla

Jami’in yada labarai na shalkwatar tsaron Bernard Onyeuko ya kuma sanar da cewa, akwai mayakan kungiyoyin da iyalansu dubu 3 da dari 858 ciki harda kwamandojin su 6 da suka mika wuya a garin Gwoza na jahar Borno.

Da ya ke wannan ba shine karo na farko da rundunar ke samun irin wannan nasarar ba, ko ta yanzu a iya cewar ta sha banban da na baya? Tambayar ke nan da Khamis Saleh yayiwa Farfesa Khalifa Dikwa masanin harkar tsaro a Najeriya...

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.