Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Sakataren MDD ya ziyarci cibiyoyin gyaran halin tubabbun Boko Haram

Wallafawa ranar:

A cigaba da ziyarar da sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres a yankin Sahel game da abinda ya shafi ‘yan gudun hijira da kuma tashe-tashen hankalin da ake fuskanta, a ranar Talata ya ziyarci wasu daga cikin cibiyoyin gyara hali na tubabbun mayakan Boko Haram da ke jahar Borno a tarayyar Najeriya, inda ya yaba da kokarin da gwamnatin jahar ke yi wajen dawo da su cikin al’umma.

Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres yayin gaisawa da Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum tare da tawagarsa, ranar 3 ga Mayu, 2022.
Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres yayin gaisawa da Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum tare da tawagarsa, ranar 3 ga Mayu, 2022. © REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Dangane da hakan ne muka tuntubi kwamishinar ma’aikatar mata da walwalar jama’a ta jahar Hajiya Zuwaira Gambo, ga abinda ta ke cewa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.