Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Gwamnatin sojin Mali ta yi biris da takunkuman kungiyar ECOWAS

Wallafawa ranar:

Bisa dukkan alamu Sojan dake rike da madafun iko a kasar Mali sun yi biris da takunkumin da shugabannin kungiyar kasashen yammacin Afrika suka malkaya masu  saboda jan kafa wajen mika Mulki ga hannun farar hula.

Taron Kungiyar kasashen Yammacin Afirka ta ECOWAS a birnin Accra na Ghana, akan halin da kasar Mali ke ciki.
Taron Kungiyar kasashen Yammacin Afirka ta ECOWAS a birnin Accra na Ghana, akan halin da kasar Mali ke ciki. © REUTERS/Ange Servais Mahouena/Ivory Coast Presidential Press Service/Handout
Talla

Sojan sun nemi a basu shekaru biyar amman kuma kungiyar CEDEAO na cewa ba zata sabu ba, agaggauta mkawa fararen hula Mulki.

Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Dr Abdulhakeem Garba Funtua mai sharhi game da siyasar duniya ko yaya yake kallon dambarwar siyasar Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.