Bakonmu a Yau
Matakin Mali na korar jakadan ECOWAS ya bar baya da kura
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:55
Gwamnatin kasar Mali ta umurci jakadan kungiyar ECOWAS da ya fice daga kasar biyo bayan zargin da take yi masa da katsalandan a cikin harkokinta na cikin gida.
Talla
Kan wannan al’amari Abdullahi Isa ya tattauna da Abba Sadiq masanin harakokin siyasar kasashen Afirka, wanda ya bayyana irin illar da wannan mataki ka iya janyowa kasar ta Mali.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu