Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr El Harun Muhammad kan sauya lokacin gudanar zaben kasar Libya

Wallafawa ranar:

Hukumar Zaben Libya ta ce zaben shugaban kasar da aka shirya gudanarwa a ranar Juma’a ba zai yiwu ba saboda matsalolin cikin gida, inda ta bukaci karin wata guda kafin gudanar da shi.

Imed al-Sayeh, shugaban hukumar zaben kasar Libya.
Imed al-Sayeh, shugaban hukumar zaben kasar Libya. Mahmud TURKIA AFP
Talla

Wannan na daga cikin matsalolin dake yiwa shirin zaben kasar barazana.

Dangane da bukatar dage zaben, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Elharun Muhammed na Babbar Kwalejin Fasaha ta Kaduna, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.