Bisa dukkan alamu, shirin zaben shugabancin kasar Libya a ranar 24 ga watan gobe na fuskantar tarnaki ganin yadda iyayen al’umma daga sassan kasar ke neman a kaurace wa zaben bayan da dan tshon shugaba Moammar Ghaddafi, Isman Kaddafi ya shiga takarar.
Talla
A game da wannan Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Farfesa Kamilu Sani Fagge na Jamiar Bayero da ke Kano.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu