Bakonmu a Yau
Sanata Dan Sadau kan sake satar dalibai fiye da 70 a Zamfara
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:56
Kasa da mako guda bayan kubutar da daliban Kwalejin koyan aikin noma dake Bakura a Jihar Zamfarar Najeriya, Yan bindiga sun sake kutsa kai makarantar Sakandaren Kayan Maradun inda suka kwashe dalibai 76 da malaman su guda 2.
Talla
Wannan ya sa gwamnan jihar rufe daukacin makarantun da ake da su da kuma kafa dokar hana fitar dare.
Dangane da halin da ake ciki a jihar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da daya daga cikin Dattawan Jihar Sanata Saidu Dan Sadau, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu