Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Kwamishinan tsaron Zamfara Abubakar Dauran kan tsaro
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:15
Rahotanni daga Jihar Zamfara da ke Najeriya na nuna cewar 'yan bindiga na ci gaba da kai hare hare garuruwa duk da ikrarin aiwatar da sulhu da gwamnatin jihar ke yi. Ko a 'yan kwanakin da suka gabata an kai hare hare garuruwan da ke Zurmi da Mafara da Maradun inda aka kashe mutane. Kwamishinan tsaron Jihar Abubakar Dauran yayi Karin bayani akai.