Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Dr Suleiman Shu'aibu kan hare-haren 'yan bindiga a Zamfara

Wallafawa ranar:

Ganin yadda sulhu da 'yan bindiga ya rushe a Jihar Zamfara, sakamakon cigaba da kashe kashen da ake yi wa jama’ar Jihar da kuma koma ruwan da Auwal Daudawa da ya yi wajen sake daukar makamai, yanzu haka jama’ar jihar na ci gaba da zama cikin fargaba.

Wani sansanin 'yan gudun hijirar da hare-haren 'yan bindiga ya tilastawa barin muhallansu a karamar hukumar Anka dake jihar Zamfara.
Wani sansanin 'yan gudun hijirar da hare-haren 'yan bindiga ya tilastawa barin muhallansu a karamar hukumar Anka dake jihar Zamfara. © MSF/Abayomi Akande
Talla

Ko a makon jiya sanda 'yan bindigar suka kashe mutane sama da 80 a Jihar.

Dangane da wannan tashin hankali, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Suleiman Shu'aibu Shinkafi, daya daga cikin masu fafutukar ganin zaman lafiya a Jihar, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.