Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Har yanzu mohammane Ousmane bai amince da sakamakon zaben Nijar ba

Wallafawa ranar:

Dan takar kujerar shugaban kasa a zaben daya gudana a Jamhuriyar Nijar Mahamane Ousmane na jam’iyyar RDR-Canji, ya shigar da kara gaban kotun ECOWAS bisa rashin amincewa da sakamakon zaben da aka sanar da Mohamed Bazoum na jam’iyyar PNDS -Tarayya a matsayin wanda ya lashe.Wakilinmu a Abuja Muhd Sani Abubakar ya samu tattaunawa da Lauyan Mahamane Ousmane, Maitre Lirwana Abdourahamane jim kadan bayan shigar da karar da suka yi.

Mohamed Bazoum, shine ya kada Mohamane Ousmane.
Mohamed Bazoum, shine ya kada Mohamane Ousmane. Issouf SANOGO AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.