Bakonmu a Yau
Har yanzu mohammane Ousmane bai amince da sakamakon zaben Nijar ba
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:50
Dan takar kujerar shugaban kasa a zaben daya gudana a Jamhuriyar Nijar Mahamane Ousmane na jam’iyyar RDR-Canji, ya shigar da kara gaban kotun ECOWAS bisa rashin amincewa da sakamakon zaben da aka sanar da Mohamed Bazoum na jam’iyyar PNDS -Tarayya a matsayin wanda ya lashe.Wakilinmu a Abuja Muhd Sani Abubakar ya samu tattaunawa da Lauyan Mahamane Ousmane, Maitre Lirwana Abdourahamane jim kadan bayan shigar da karar da suka yi.