Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Masanin sadarwa Umar Sale Gwami kan dambarwar Twitter da Najeriya

Wallafawa ranar:

Kasar Amurka ta soki matakin da gwamnatin Najeriya ta dauka na dakatar da aikin kamfanin twitter a kasar saboda soke sakon shugaban kasa Muhammadu Buhari.Gwamnatin Najeriya ta zargi kamfanin da zagon kasa wajen taimakawa masu neman tashin hankali da kuma raba kasa.

Sharhin masana dangane da dakatar da Twitter a Najeriya
Sharhin masana dangane da dakatar da Twitter a Najeriya Olivier DOULIERY AFP/File
Talla

Dangane da wannan dambarwa Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin harkar sadarwa a Najeriya Malam Umar Saleh Gwami, kuma ga tsokacin da yayi akai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.