Yayinda ake ci gaba da zaman makokin rasuwar babban hafsan sojan Najeriya Janar Ibrahim Attahiru da wasu manyan sojan kasar da suka gamu da ajalinsu a Juma’ar da ta gabata, bisa dukkan alamu jana’izar mamatan ta bar baya da kura, kasancewar wasu ‘yan kasar na nuna ba a yi daidai ba musamman rawar da ministan tsaro Bashir Magashi ya taka a wajen jana’izar.
Talla
Kan wannan batu Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Sarkin Gwandu na 19 Alhaji Mustapha Haruna Jokolo.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu