Rashin ruwan sama ya haifar da asarar dabbobi a Nijar
Rashin ruwan sama ya haddasa rashin ciyawar da dabbobi ke ci a Jihar Maradi dake Jamhuriyar Nijar, abinda ya kai ga asarar wasu daga cikin dabbobin.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:12
Talla
Wannan ne dalilin da ya sa makiyaya kira ga gwamnati da ta taimaka wajen samarwa dabbobi abinda za su ci domin kaucewa rikici tsakanin manoma da makiyayan.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Salissou Issa ya gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu