Nijar ta kaddamar da rundunar yaki da masu dauke da makamai ta ruwa
Hukumomin tsaron Jamhuriyar Niger sun kafa wata sabuwar runduna ta musamman da za ta gudanar da ayyukan tsaron cikin ruwa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:06
Talla
Rundunar dai za ta gudanar da ayyukanta ne cikin kogin Kwara ko Isa a yammacin kasar don karfafa matakan tsaro, ganin da ma can akwai irinta a yankin tafkin Chadi wanda rahotanni ke cewa na taka rawar gani wajen yaki da kungiyar Boko Haram.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Baro Arzika.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu