Isa ga babban shafi

Nijar ta kira tsoffin sojoji don kawar da ta'addanci

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da aikin rejistar tsoffin sojoji domin sake dawo da su a fagen daga, lura da irin kalubale na tsaro da kuma ta’addancin da kasar ke fuskantar a ‘yan shekarun nan.

Wasu dakarun jamhuriyar Nijar yayin atasaye a sansanin horas da su dake karkashin Amurka Flintlock dake garin Diffa.
Wasu dakarun jamhuriyar Nijar yayin atasaye a sansanin horas da su dake karkashin Amurka Flintlock dake garin Diffa. U.S. Africa Command - Spc. Zayid Ballesteros
Talla

Da dama daga cikin tsoffin sojojin sun gamsu da wannan shiri, yayin da wadanda aka ce tsarin bai shafe su ba ke cewa sam ba a yi musu adalci ba.

Daga Yamai, ga rahoton da wakilinmu Baro Arzika ya aiko mana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.