ECOWA ta bukaci kasashen Afrika su kwashe 'yan ciraninsu da ke jibge a Nijar
Tawagar kungiyar ECOWAS ko kuma CEDEAO da ke ziyarar aiki a Jamhuriyar Nijar ta ce, bakin-hauren da ke zube a kasar wadanda galibinsu ‘yan Afrika ta yamma ne, na cikin mawuyacin hali kuma suna bukatar gwamnatocin kasashensu su dauki matakan mayar da su gida. Wakilinmu Baro Arzika daga Yamai ya aiko mana da rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:44