Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje da dama a Nijar
A Jamhuriyar Nijar, ruwan saman da aka shatata a wasu yankunan kasar ya haddasa ambaliya tare da rushewar gidaje a yankuna da dama na jahar Damagaram.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:07
Talla
Al'amarin ya fi muni a garin Hamdara da ke cikin gundumar Mirriah.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Ibrahim Malam Tchiil daga Damagaram
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu