Isa ga babban shafi
Nijar

Nijar ta bai wa 'yan gudun hijira 800 takardun zama a kasar

Cikin dubban ‘yan gudun hijirar kasashen Afirka da ke rayuwa a wani sansani da ke Agadez na arewacin Jamhuriyar Nijar, gwamnatin kasar ta bai wa mutuane kusan 800 daga cikinsu cikakkun takardun da ke ba su damar zaunawa a kasar cikin ‘yanci da walwala.

Mohamed Bazoum, shugaban Jamhuriyar Nijar.
Mohamed Bazoum, shugaban Jamhuriyar Nijar. © Issouf SANOGO AFP
Talla

Wanan ya biyo bayan jerin bore da 'yan gudun hijra suka sha yi don nuna rashin amincewa da abin da suka kira jan kafar da mahukuntan kasar ke yi wajen kin ba su irin wannan damar kamar dai yadda ka’idojin Majalisar Dinkin Duniya suka tanada.

Ga rahoton Umar Sani daga Agadas

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.