Rahotanni-Nijar
Ana cece-kuce kan rashin sojojin Faransa a Nijar
A Jamhuriyar Nijar ra’ayoyi sun bambanta a game da sanarwar da babban kwamandan rundunar sojin Barkhane ta Faransa Janar Laurent Michon ya fitar, da ke cewa kasar ba ta da niyyar jibge dakarunta a Nijar bayan kwashe su daga kasar Mali.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Baro Arzika daga birnin Yamai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu