Nijar-Boko Haram
Boko Haram sun kashe mutane 22 a Diffa
A jamhuriyar Nijar rahotanni na cewa wasu 'yan kungiyar Boko Haram sun kai jerin hare hare har guda 3 a cikin daren da ya gabata inda mutane 22 suka rasa rayukansu.Hukumomin jahar ta Diffa dai sun tabbatar da aukuwar lamarin.Wakilinmu BARO ARZIKA a Yamai ya aiko da Karin bayani.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:13