Isa ga babban shafi
Nijar

Mutane dubu 1 da 500 sun mutu hadurran ababawan hawa a Nijar

Wasu sabbin alkalumman da mahukunta Jamhuriya Nijar suka fitar sun ce mutane kusan dubu 1 da 500 ne suka mutu a sanadiyar hadurran ababan hawa da suka faru a kan hanyoyin kasar cikin shekara ta 2020 da ta gabata, adadin da ya karu da kaso 66% idan aka kwatanta shi da na shekarar 2019.

Taswirar dake nuna sassan Jamhuriyar Nijar da wasu kasashe makwafta.
Taswirar dake nuna sassan Jamhuriyar Nijar da wasu kasashe makwafta. © USAID/FFP
Talla

Ministan Sufurin Kasar Malam Alma Oumarou ya ce, a jimilce an samu hadurra fiye da dubu 14 a bara, kuma fiye da dubu uku a bana, tare da haddasa asarar kudin da yawansu ya kai biliyan 270 na CFa.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Umar Sani daga Agadez

03:03

Mutane dubu 1 da 500 sun mutu hadurran ababawan hawa a Nijar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.