Nijar-Hijira
Nijar ta bai wa 'yan gudun hijira takardar zama 'yan kasa
Bayan shafe kusan shekaru hudu da soma karbar 'yan gudun hijira daga kasashen gabashi da kuma yammacin nahiyar Afrika, yanzu haka Jamuhuriya Nijar ta bai wa fiye da rabin adadinsu 'yancin zama a kasar. Wannan shi zai kawo karshen zaman jiran-tsammani da 'yan gudun hijirar akalla dubu 1 da 200 suka shafe tsawon lokaci suna yi a sansaninsu da ke yankin Agadas a arewacin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Omar Sanni daga Agadez
Nijar ta bai wa 'yan gudun hijira takardar zama 'yan kasa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu