Nijar
Yakin neman zaben Nijar ya zafafa
Yayin da zaben shugaban kasa zagaye na biyu ke kara karatowa a Jamhuriyar Nijar, 'yan takarar da za su fafata na ta neman kuri'ar jama'a a gari gari. Yakin neman zaben na da tasiri sosai a Jihar Damagaram, inda daga nan ne dukkanin 'yan takarar suka fito.
Wallafawa ranar:
Talla
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren rahoton Ibrahim Malam Tchillo
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu