Isa ga babban shafi

Kungiyoyi sun koka kan azabtar da daliban sangaya a Nijar

Bayyanar wasu hotunan bidiyo kan yadda malaman makarantun Alkur’ani a jamhuriyar Nijar ke cin zarafin yara dalibai wajen yi musu duka ya ankarar da masu rajin kare hakkin Bil Adama da kungiyar makarantun tsangaya farkawa daga bacci wajen yaki da wannan mummunar dabi’a, kamar yadda zakuji cikin wannan rahoto da wakilin mu na Maradi, Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana.

Wasu daliban karatun sangaya a Najeriya
Wasu daliban karatun sangaya a Najeriya AFP
Talla

Kuna iya latsa alamar sauti dake kasa don sauraron rahoto akai.

03:06

Kungiyoyi sun koka kan azabtar da daliban sangaya a Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.