Nijar
Sace ‘yan mata na tayar da hankali a Nijar
A yankin Maradi da ke jamhuriyar Nijar, yanzu haka wata sabuwar matsala ce ta fara tayar da hankulan jama’a, inda samari ke sace ‘yan mata tare da boye su na tsawon lokaci kafin a gano su.Tuni dai iyaye da kuma hukumomin gargajiya suka fara yin kira ga jami’an tsaro domin daukar matakan da suka dace akan wannan matsala.Wakilinmu a Maradi Salissou Issa, na dauke da karin bayani.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Sace ‘yan mata na tayar da hankali a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu