Mali-Nijar
Taron Jam'iyun siyasan Nahiyar Afrika masu ra'ayin gurguzu akan rikicin Mali
A Jamhuriyar Nijar jam’iyun siyasa na kasashen Nahiyar Afrika masu ra'ayin gurguzu, sun soma wani taronsu na yini biyu dan duba matsalar Arewacin kasar Mali, kamar yadda za ku ji a rahoton da Wakiliyarmu, Kubra Illo ta hada mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Taron Jam'iyun siyasan kasashen Afrika masu ra'ayin gurguzu akan rikicin Mali
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu