Isa ga babban shafi

Akwai yiwuwar dubban maniyyata aikin Umrah su rasa damar shiga Saudiyya daga Najeriya

Majalisar koli ta tabbatar da shari'a ta tabbatar da shari'a a Najeriya na fargabar za a fuskanci tasgaro a bangaren masu niyyar aikin Umrah na wannan shekara, saboda irin matakan da mahukuntan Saudiyya suka dauka wajen samar da bizar shiga kasar

Dakin Ka'aba dake birnin Makkah a kasar Saudiya.
Dakin Ka'aba dake birnin Makkah a kasar Saudiya. Saudi Ministry of Media via AP
Talla

Majalisar kolin tabbatar da shari’a ta Najeriya ta bayyana damuwar ta akan yiwuwar dubban maniyyata daga Najeriya su rasa damar zuwa Umrah a cikin watan ramadanan shekarar nan saboda matakin da hukumomin saudiya suka dauka na dakatar da bayar da biza

Yanzu haka mutane na cigaba da bayyana damuwarsu da batun musamman ganin cewa azumi na ta tafiya, idan Allah ya kai mu da rai da lafiya nan ba da jumawa ba za a kai ga rabin azumin.

Toh bayaga haka akwai yiwuwar hukumomin dake kula da harkokin hajj da Umrah su yi hasara ta kudade mai dinbin yawa bisa kama otel otel din da suka yi wa maninyata.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.