Matsalar da manoman dankalin turawa ke fuskanta a jahar Filato
Kamar yadda muka sanar da ku tun a farkon wannan mako, Sashen Hausa na Radio France Internationale ya tsara gabatar muku ga rahotanni na musamman dangane da matsalolin da suka haifar da gagarumin gibi ga harkar noma a Najeriya.A wannan rahoton da wakilinmu Muhammad Tasiu Zakari ya aiko muna daga jihar Plateau ya yi duba ne kan noman dankalin Turawa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:31
Bincike ya nuna cewa adadin dankalin Turawa da manoman jihar ke samarwa ya ja da baya sosai idan aka kwatanta da shekarun da suka gabata, To ko meye dalili?
Ku tsala alamar sauti don jin cikakken rahoton......
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu