Isa ga babban shafi
TSADAR RAYUWA

'Yan gudun hijira a Borno sun yi barazanar komawa hannun Boko Haram

Tsananin yunwa da tsadar rayuwa ya sa wasu ‘yan gudun hijira a sassan jihar Borno da iyalan tsofin mayakan Boko Haram sun yi barazanar cewa za su shiga Daji wajen da mayakan ke iko da su don samun saukin rayuwa.

Sansanin 'yan gudun hijira na Jere da ke garin Maiduguri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.
Sansanin 'yan gudun hijira na Jere da ke garin Maiduguri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. AP - Chinedu Asadu
Talla

'Yan gudun hijirar dai sun zargi hukumomi da gazawa wajen magance matsalolin tsadar rayuwar da suke fuskanta.

Wannan na zuwa ne, daidai lokacin da al'ummar Najeriya ke ci gaba da kokawa kan matsalar tsadar kayan abinci.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahotn Bilyaminu Yusuf kan wannan matsala.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.