Isa ga babban shafi
RAHOTO

Akwai bukatar a sauya salon yaki da 'yan ta'adda a Najeriya - Rahoto

A Najeriya, yaki da matsalar tsaro a arewa maso gabashin kasar ya fara fuskantar tangarda, sakamakon kalubalen da ke neman mayar da hannun agogo baya daga hukumomi.

Yadda masu aikin ceto ke aiki a kasuwar Gamboru da ke birnin Maidugurin jihar Borno, bayan harin kunar bakin wake da mayakan Boko Haram suka kai ranar 31, ga Najairu, 2015.
Yadda masu aikin ceto ke aiki a kasuwar Gamboru da ke birnin Maidugurin jihar Borno, bayan harin kunar bakin wake da mayakan Boko Haram suka kai ranar 31, ga Najairu, 2015. AFP PHOTO
Talla

 

Hukumomi da jami’an tsaro kan yin amfani da dabarun yaki domin kai abokan gaba kasa.

An yi amfani salon mayakan sakai wajen kwato wasu yankuna a shiyar Arewa maso gabas.

Sai dai wannan salo a yanzu yana fuskantar tarnaki, kamar yadda masana sha'anin tsaro suka tabbatar.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Ahmed Alhassan.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.