Isa ga babban shafi
RAHOTO

Harin 'yan bindiga na karuwa a garuruwan da ke makwabtaka da Abujan Najeriya

A Najeriya mazauna Kananan Hukumomin jihar Neja da ke da kusanci da babban birnin tarayyar kasar Abuja, na kokawa a game da tsanantar hare-haren 'yan ta'adda. 

Wasu makamai da aka kwato daga hannun 'yan ta'adda a jihar Zamfara da ke Najeriya.
Wasu makamai da aka kwato daga hannun 'yan ta'adda a jihar Zamfara da ke Najeriya. © Premium Times
Talla

 

Wannan dai na kara haifar da fargaba lura da yadda matsalar ke neman shafar birnin Abuja da kewayensa. 

Tun bayan da ‘yan ta’adda suka kai hari daidan yarin Kuje a Abuja, har ma suka kubutar da ‘yan uwansu  a ranar 5  ga watan Yulin 2022, al’ummar Abuja suke ta bayyana fargaba a kan lamarin tsaro.

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Isma'il Karatu Abdullahi. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.