Adamawa
Mahukuntan Najeriya sun tashi tsaye kan magance matsalar sare itatuwa
Yayin da gwamnatin tarayyar Najeriya da na jihohi suka tashi tsaye wajen kare muhalli da kuma dakile matsalar sauyin yanayi, mahukuntan kasar sun samar da sabbin dokokin da za su taimaka wajen inganta muhallin cikin su har da hana sare itatuwa da kuma amfani da gawayi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:53
Talla
Ahmad Alhassan ya duba mana yadda jihar Adamawa ke aiwatar da matakin na haramta sare itatuwan, kuma a rahoton da ya aiko mana daga Yola.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu