Najeriya - Adamawa
Adamawa: Shugaban kungiyar Kiristoci ya ginawa Musulmi masallaci
Yayin da ake samu tsamin dangantaka tsakanin Musulmi da Kirstoci a wasu sassan Najeriya, shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya ya gina masallaci domin bai wa al’ummar Musulmi damar yin ibada a jihar Adamawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Wakilinmu daga Yola Ahmad Alhassan ya hada rahoto kan yadda wasu daga cikin jagororin addini ke kokarin kawo karshen matsalar rashin hadin kan da ake fuskanta.
Rahoto kan yadda Shugaban kungiyar Kiristoci ya ginawa Musulmi masallaci a jihar Adamawa
Rahoto kan yadda Shugaban kungiyar Kiristoci ya ginawa Musulmi masallaci a jihar Adamawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu