Ambaliya ta mamaye kauyuka a kananan hukumomin Adamawa 7
Ambaliyar ruwa ta mamaye kauyuka masu yawan gaske a kananan hukumomi 7 daga cikin 21 na jahar Adamawa.Iftila’in ambaliyar ya biyo bayan saukar ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka tafka a makon da ya gabata.Dubban mutane ne suka rasa muhallansu a sanadiyar ambaliyar, jami’an agaji sun bayyana ambaliyar ruwan a matsayin mafi muni da aka taba fuskanta a jihar Adamawa.Ahmad Alhassan ya yi tattaki zuwa wasu daga yankunan ambaliyar ta shafa, inda ya aiko mana da rahoto daga garin Yola.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Ambaliya ta mamaye kauyuka a kananan hukumomin Adamawa 7
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu