Najeriya
An kaddamar da aikin rushe gine-ginen da suka saba ka'ida a Abuja
Hukumar inganta fasalin babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, ta kaddamar da fara rushe gine-ginen da suka saba ka’ida a tsakiyar birnin da zummar dawo da ainihin tsarin garin kamar yadda yake zane a akan takarda.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:59
Talla
Mahukunta sun ce a kaddamar da aikin ne domin dawo da tsari, tsafta da bin doka da oda na gine-gine da kuma kawata garin na Abuja.
Ga wakilin mu na Abuja Mohammed Sani Abubakar dauke rahoto.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu