Isa ga babban shafi

Sulhuntawa da 'yan bindiga ko ci gaba da yakar su, ina mafita?

An samu rarrabuwar kawuna tsakanin manyan kusoshin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya, bayan da wasu daga cikin shugabannin arewacin kasar suka ce hanya daya tilo da za a iya magance matsalar tsaro ita ce a share dazuzzukan ‘yan fashi, inda wasu kuma ke ganin ya kamata ayi musu afuwa.

'Yan bindiga sun addabi jihar Zamfara ta Najeriya
'Yan bindiga sun addabi jihar Zamfara ta Najeriya © dailypost
Talla

Wannan dai na zuwa ne, daidai lokacin da arewa maso yammacin kasar ke fama da kalubalen 'yan fashin daji, da masu garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa.

jihohin Zamfara Katsina da Sokoto na daga cikin wuraren da wannan matsala ta fi kamari.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Shamsiyya Haruna ta gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.